News

A ƙarshen mako ne aka samu wasu jerin hare-haren ƴanbindiga sun hallaka mutane da dama a jihar Benue da ke arewa ta tsakiyar Najeriya.
A cewar Hukumar Lafiya ta Duniya, dubban yara a faɗin duniya na rasa rayukansu duk shekara ta dalilin ƙwarewa ko shaƙewa saboda hanyoyin numfashi ne ke toshewa.